Isa ga babban shafi
Cote D'Ivoire

Goyan bayan matasan Cote D'Ivoire ga Guillaume Soro

Shugaban majalisar dokokin Cote D’Ivoire Guillaume Soro na ci gaba da samun goyan bayan wasu shugabanin matasa a kasar , goyan bayan dake zuwa a dai dai lokacin da wasu jam’iyun siyasar kasar ke cikin shiri domin sanar da dan takarar su a zaben shugabancin kasar na badi.

Guillaume Soro Shugaban Majalisar dokokin Cte D'Ivoire
Guillaume Soro Shugaban Majalisar dokokin Cte D'Ivoire REUTERS/Thierry Gouegnon
Talla

Soro wanda ya taba rike mukamin Firaminstan kasar ta Cote D’Ivoire kama daga shekara ta 2007 zuwa 2012 ba shi da jam’iyya, sai dai memba ne a jam’iyyar Shugaban kasar Alassane Dramane Ouattara.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.