Cote D'Ivoire
Goyan bayan matasan Cote D'Ivoire ga Guillaume Soro
Shugaban majalisar dokokin Cote D’Ivoire Guillaume Soro na ci gaba da samun goyan bayan wasu shugabanin matasa a kasar , goyan bayan dake zuwa a dai dai lokacin da wasu jam’iyun siyasar kasar ke cikin shiri domin sanar da dan takarar su a zaben shugabancin kasar na badi.
Wallafawa ranar:
Talla
Soro wanda ya taba rike mukamin Firaminstan kasar ta Cote D’Ivoire kama daga shekara ta 2007 zuwa 2012 ba shi da jam’iyya, sai dai memba ne a jam’iyyar Shugaban kasar Alassane Dramane Ouattara.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu