Isa ga babban shafi
Nijar

‘Yancin kare 'yan jaridu ya samu koma-baya a Nijar

Yaune duniya ke tuni da ranar ‘yancin ‘yan jarida, sai dai Nijar ta samu koma- baya na matsayi 9 daga ta 52 a bara zuwa ta 61 a bana cikin tsarin rahoton reporters sans frontier, wannan kuma bai rasa nasaba da kame-kamen ‘yan jarida na baya bayan nan, sannan da irinbarazanar da suke fuskanta, Salisu Isah ya hada aiko da rahoto daga Maradi.

Tattaunawa da Namata Guero Thierry,  Makarantar gaba da sakandare ta Mariama a Niamey
Tattaunawa da Namata Guero Thierry, Makarantar gaba da sakandare ta Mariama a Niamey © Justin Traoré, CESAO-AI Bobo-Dioulasso
Talla

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.