Isa ga babban shafi
Wasanni

Damben Gargajiya a Kaduna

Wallafawa ranar:

Shirin Duniyar Wasanni ya tattauna ne game da Damben gargajiya na hausawa inda shirin ya kai ziyara gidan Damben Umaru a Kaduna inda ake gudanar da Damben a kullum.

'Yan Damben gargajiya da ke fafatawa da juna a filin Umaru Fiyalu da ke birnin Kaduna na Najeriya
'Yan Damben gargajiya da ke fafatawa da juna a filin Umaru Fiyalu da ke birnin Kaduna na Najeriya RFI hausa
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.