Isa ga babban shafi
Mali

Zanga zangar iyalan sojojin da suka mutu a Mali

A kasar Mali, iyalan Sojoji 21 da aka gano gawawakin su a wani rame dake yankin Diago kusa da Bamako babban birnin kasar a watan Disemba na shekara ta 2013 sun bukaci hukumomin kasar da su gaggauta kamala bicinke a kai.Ana dai zargin tsohon Shugaban mulkin sojin kaftain Sanogo da mutanen sa wajen aikata wannan kazamin aiki. 

Kaftain Amadou Sanogo tsohon Shugaban  sojin Mali
Kaftain Amadou Sanogo tsohon Shugaban sojin Mali AFP PHOTO / HABIBOU KOUYATE
Talla

An dai kashe wadannan sojojin ne bisa laifin cewa sun shirya kiffar da mulkin kaftain Amadou Sanogo, indan kuma aka yi tuni ranar 27 ga watan Novemba shekarar 2013 ne kotu a Mali ta zargi Kaftain Sanogo da wasu mukaranba sa da aikata kisan wadannan sojojin.
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.