Isa ga babban shafi
Ghana

Mutane 9 zasu tsaya takarar kujerer shugabancin Ghana

A kasar Ghana kawo yanzu mutane 9 ne suka gabatar da bukatarsu ta tsayawa takarar neman shugancin kasar, yayin da wasu dubbai ke neman shiga zauren majalisar dokokin kasar mai kujeru 275.

Talla

03:06

CORRESP-GHANA-GARBA-2016-09-30

Garba Aliyu

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.