Jamhuriyar Demokradiyar Congo
Kabila ya kulla yarjejeniya da 'yan adawa kan Zabe
Shugaban Kasar Jamhuriyar Dimokiradiyar Congo Joseph Kabila ya kulla yarjejeniya da wani sashe na 'yan adawar kasar kan yadda za a gudanar da zabubuka masu zuwa sakamakon tsaikon da aka samu.
Wallafawa ranar:
Talla
Bangarorin biyu sun amince da shirin gudanar da zaben shugaban kasa da na 'Yan Majalisu, yayin da za a gudanar da zaben Yankuna da na kananan hukumomi kuma tare.
Ministan shari’a Alexis Thambwe Mwamba da Vital Kamerhe daga \yan adawan sun tabbatar da yarjejeniyar.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu