Magoya Bayan Shugaba Kabila Na Neman Ya Zarce
Dubban magoya bayan shugaban kasar Congo Kinshasa suka shiga wani gangami da aka gudanar Asabar a birnin Kinshasa domin taya shugaban kasar Joseph Kabila bukin dake cika shekaru 45 da haihuwa.
Wallafawa ranar:
Mahalarta wannan buki sunyi amfani da wannan dama domin yin kira ga shugaban kasar da ya aiwatar da zaben raba gardama domin ganin ya sami amincewar ‘yan kasar don ya zarce da mulki.
Wannan zuga shugaban da akayi bisa dukkan alamu zai kara harzuka ‘yan adawa da Gwamnatin wannan shugaba daya dare madafun iko tun shekara ta 2001, bayan an kashe mahaifinsa shugaban wancan lokaci.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu