Isa ga babban shafi
Sudan ta kudu

Dubban Mutane na fama da yunwa a Sudan ta Kudu

Wani rahoton Majalisar Dinkin Duniya yace dubban mutane na rasa rayukansu sakamkon masifar yunwa a kasar Sudan ta Kudu, yankin da ake tafka yaki, inda take roko mayaka da su bari a kaiwa mabukata kayan abinci.

Shugaban Sudan Salva Kiir da shugaban 'Yan tawaye Riak Machal
Shugaban Sudan Salva Kiir da shugaban 'Yan tawaye Riak Machal REUTERS/Goran Tomasevic
Talla

Alkaluman da Majalisar Dinkin Duniya  ta gabatar na cewa mabukata abinci cikin gaggawa sun kai dubu 40 don lamarin ya kai inda ya kai.

A cewar rahoton lamarin na kara muni kullum domin kashi 1/4 na mutan kasar na cikin mawuyacin hali.

 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.