Isa ga babban shafi
Nijar-Burkina Faso-Australia

Jocelyn Elliot ta dawo Ouagadougou

A yau Litinin, Jocelyn Elliot yar kasar Australia da yan Al Qaeda suka saki da kuma ke Nijar ta samu isowa kasar Burkina Fasa.Matar yar shekaru 84 ta sauka tashar sauka dama tashin jiragen sama na birnin Ouagadougou a safiyar litinin daga birnin Yamey cikin jirgin Shugaban kasar Nijar. 

Jocelyn Elliot yar kasar Australia da shugaban Nijar Mahamadou Issifou a birnin Yamey
Jocelyn Elliot yar kasar Australia da shugaban Nijar Mahamadou Issifou a birnin Yamey
Talla

A ranar 15 ga watan Janairu ne wata kungiyar mai alaka da Al Qaeda ta sace Matar da mijinta Ken Elliot mai shekaru 84.
Kuma bayan sakinta a karshen mako Mahukuntan Australia sun yaba wa kasashen Nijar da Burkina Faso dangane da rawar da suka taka.
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.