MDD-SUDAN
Dakarun wanzar da zaman lafiya sun damu kan tashin hankali a Darfur
Dakarun Majalisar Dinkin Dinkin Duniya dake aikin wanzar da zaman lafiya a yankin Darfur dake kasar Sudan sun bayyana damuwar su kan sabon tashin hankalin da aka samu tsakanin sojojin gwamnati da ‘yan tawaye a Jebel Marra dake tsakiyar Darfur.
Wallafawa ranar:
Talla
Dakarun sun ce sojojin gwamnati sun harba bama-bamai guda biyar a Nertiti, kuma karar bama-baman sun kai sansanin sojojin.
Rahotanni sun ce sakamakon tashin hankalin al’amura sun tsaya cik a Yankin.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu