Wasanni
Gasar kokuwar Gargajiya a Dosso dake Jamhuriyar Nijar shekara ta 2016
Wallafawa ranar:
Kunna - 10:44
An shiga zangon karshe na wasan kokuwar gargajiya na kasar Jamhuriyar Nijar da ake gudanar a Jihar Dosso dake yankin Gabashin kasar. Inda jihohin kasar takwas ke fafatawa da juna domin neman lashe takobin kasa tare da 'yan kokuwa 80, inda ko wace jiha ta kawo 10. Abdoulaye Issa a cikin shirin Duniyar wasanni ya leka jihar ta Dosso.