Benin
Yan takara a zaben Jamhuriyar Benin sun fara bayana
Wani shararren dan kasuwa,kuma shugaban kungiyar yan kasuwa a jamhuriyar Benin Sebastien Ajavon, ya sanar da aniyarsa ta tsayawa takara a zaben shugabancin kasar da za a yi a cikin watan fabarairu mai zuwa.An dai gudanar da taron a filin wasa na birni Cotonou Stade General Mathieu Kerekou.
Wallafawa ranar:
Talla
Sebastien Ajavon wanda ke gabatar da jawabi a gaban dimbin magoya bayansa a birnin Cotonou, ya ce zai tsaya takarar ne domin samarwa al’ummar kasar kyakkyawar makoma.
Ya kuma samu goyan bayan yan siyasa da dama,kama daga bangaren yan adawa dama Gwamnati.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu