A makon da ya gabata ne shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya sanar da kafa kwamitin dai zai gudanar da aikin sake gina yankin Arewa Maso gabashin kasar wanda ayyukan Boko Haram suka yi sanadiyyar yanzu haka sama da mutane milyan biyu suka kauracewa.Wasu daga cikin ayyukan kwamitin wanda zai kasance karkashin jagorancin Attajiri Janar Theopilius Yukubu Danjuma mai ritaya sun hada da tattara kudaden taimaka a cikin da wajen kasar, da kuma shata yadda za a ake gina irin barnar da Boko Haram ta haddasa wa yankin.Hon Muhammad Sani Zoro, shi ne shugaban Kwamitin kula da wadanda rikicin na Boko Haram ya shafa a Majalisar wakilan kasar, ya ce duk da yake an dauki dogon lokaci kafin a kafa shi, to amma wannan kwamitin zai taimaka wajen raye yankin da lamarin ya shafa.
Sauran kashi-kashi
-
Farfesa Umar Pate: Kan Ranar 'Yancin 'Yan Jarida ta Duniya
Yau ce Majalisar Dinkin Duniya ta ware a matsayin ranar ‘yan jaridu ta duniya, inda ake nazari a kan kalubalen da ma’aikatan jarida ke fuskanta da kuma lalubo hanyoyin inganta aikin.03/05/202403:41 -
Farfesa Kelani kan zargin da NNPCL ta yi wa wasu dillalan mai a Najeriya
Kamfanin man NNPCL ya ce yana da wadataccen man da za'a kwashe sama da wata guda ana amfani da shi a cikin gida, yayin da ya zargi wasu gurɓatattun dilallai da jefa jama'ar ƙasar cikin halin ƙunci.02/05/202403:06 -
Nuhu Abayo Toro: Kan Ranar Ma'aikata ta Duniya
Yau ce ranar Ma’aikata ta Duniya, kuma bikin na wannan shekara na zuwa ne a cikin mawuyacin hali ga ma’aikatan Najeriya, sakamakon koma bayan tattalin arzikin kasar da kuma kuncin rayuwar da suka samu Kansu.Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da Nuhu Abbayo Toro, Sakatare Janar na kungiyar kwadago ta kasa ta TUC.01/05/202403:23 -
Dr. Kasim Kurfi: Kan rashin tsayuwar karfin naira
Bayan yin bazata wajen farfaɗowa daga faɗuwar da yayi a watannin baya, kuɗin Najeriya ya fuskanci koma baya musamman a makon jiya, inda a kasuwar canjin bayan fage aka sayar da dala guda kan Naira 1,400.01/05/202402:59 -
Tattaunawa da Bashir Ɗan Malam kan tsadar farashin mai a arewacin Najeriya
Harkokin kasuwanci da dama sun durkushe musamman a yankin arewacin Najeriya sakamakon tsadar farashin man fetur, inda ake sayar da lita guda a kan naira 2,000 zuwa 2,500 a kasuwar bayan-fage a jihar Sokoto. Kodayake akwai sassaucin farashin man a yankin kudancin kasar.29/04/202403:27