Nijar
‘Yan sanda sun yi arangama da magoya bayan Hama a Nijar
Magoya Bayan Hama Amadou sun kara da jami’an tsaro a karshen mako lokacin da suka fita tarbar Tsohon Firaministan kuma dan takarar shugaban kasa, wanda aka cafke bayan ya koma kasar a ranar Assabar. Hama Amadou ya fice Nijar don gudun fuskantar shari’a kan tuhumar mallakar Jarirai ba bisa ka’idar dokar kasa ba. Lydia Ado ta aiko da rahoto daga Yamai fadar gwamnatin Nijar.
Wallafawa ranar:
Talla
Rahotanni: ‘Yan sanda sun yi arangama da magoya bayan Hama a Nijar
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu