Mali
An hallaka Mayakan Jihadi a Mali
Ma’aikatar Tsaron Mali ta ce sojojin kasar sun hallaka mutane 7 da ake zargin masu ta da kayar baya ne a wani arangamar da suka yi a kasar.
Wallafawa ranar:
Talla
Rahotanni sun ce an gwabza ne a yammacin jiya a dajin Tiebanda inda mayakan ke kokarin shiri kafa wani sansani wanda ke da nisan kilomita 30 daga iyakar kasar Burkian Faso.
Majiyar tsaron kasar ta ce dajin na da girma, abinda ya sa yan ta’addan ke kokarin kafa sansani cikin sa dan kaddamar da hari kan kasar da kuma Burkina.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu