Isa ga babban shafi
Ilimi Hasken Rayuwa

Jami’ar Tarayya ta Gusau a Najeriya

Wallafawa ranar:

Shirin Ilimi Hasken Rayuwa ya tattauna ne game da sabbin Jami’oin Tarayya a Najeriya da tsohuwar Gwamnatin Goodluck Jonathan ta samar a Jihohin Kebbi da Yobe da kuma Zamfara a wani mataki na ganin dukkanin Jihohin kasar sun mallaki Jami’ar Tarayya. Ko wane hali ne Jami’o'in ke ciki a yanzu bayan sauyin gwamnati da aka samu a Najeriya. Shirin ya kai ziyara Jami’ar Gusau a Jihar Zamfara tare da tattaunawa da babban Jami’in tafiyar da ayyukan Jami’ar Alhaji Ibrahim Bawa Kaura.

Newly Federal Univeristy Gusau Zamfara State Nigeria
Newly Federal Univeristy Gusau Zamfara State Nigeria Fugus facebook
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.