Mali
An hallaka Mayakan Jihadi a Mali
Dakarun sojan kasar Mali sun hallaka mayakan jihadi da dama a yankin kudancin kasar dake gab da kan iyakarta da kasar Cote d’Ivoire.
Wallafawa ranar:
Talla
Rahotannin sun ce sojojin sun yi nasara lalata sansanonin mayakan a dajin da ya hada kan iyakokin kasashen biyu, kamar yadda wani hafsan sojan kasar ta Mali ya sanar da kamfanin dillancin labaran Faransa AFP.
Jami’in sojan da ya nemi a sakaya sunansa ya bayyana cewa sun yi fata-fata da mayakan jihadin a sansaninsu da ke cikin dajin Sama a kan iyakokin kasashen biyu inda tare da kama wasu da dama.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu