Isa ga babban shafi
Gambia

An yi yunkurin juyin Mulki a Gambia

Rahotanni daga kasar Gambia na cewa Sojojin kasar sun yi yunkurin kifar da gwamnatin Yahya Jammeh a yau Talata, a lokacin da Shugaban ke kasar waje. Kamfanin Dillacin Labaran Faransa ya ruwaito wata majiya daga Sojin kasar tana tabbatar da yunkurin juyin mulkin.

Shugaban kasar  Gambia Yahyah Jammeh
Shugaban kasar Gambia Yahyah Jammeh AFP PHOTO / ALFA BA
Talla

Tun da misalin karfe uku na dare ake yin musayar wuta a fadar shugaban kasa, kuma wata majiya tace akwai dogaran shugaban kasa cikin wadanda ke kokarin kifar da gwamnatin Jammeh.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.