Afrika ta Tsakiya
‘Yan gudun hijira na bukatar agaji a Afrika ta tsakiya
Hukumar samar da agaji ga ‘yan gudun hijra ta Majalisar Dinkin Duniya, ta yi kiran agajin gaggawa daga kasashen duniya domin taimakawa ‘yan gudun Hijra a Jamhuriyar tsakiyar Afrika da ke cikin mawuyacin hali. A cewar Hukumar, yanzu haka adadin ‘yan gudun hijra a kasar, na karuwa da mutane dubu biyu a kowane mako, inda suke tsallakwa zuwa Kamaru da ke makwabtaka da kasar.
Wallafawa ranar:
Talla
Hukumar tace yawancin wadanda ke gujewa rikicin suna dauke ne da rauni kuma cikin mawuyacin hali.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu