Isa ga babban shafi
Afrika ta Tsakiya

‘Yan gudun hijira na bukatar agaji a Afrika ta tsakiya

Hukumar samar da agaji ga ‘yan gudun hijra ta Majalisar Dinkin Duniya, ta yi kiran agajin gaggawa daga kasashen duniya domin taimakawa ‘yan gudun Hijra a Jamhuriyar tsakiyar Afrika da ke cikin mawuyacin hali. A cewar Hukumar, yanzu haka adadin ‘yan gudun hijra a kasar, na karuwa da mutane dubu biyu a kowane mako, inda suke tsallakwa zuwa Kamaru da ke makwabtaka da kasar.

Yara a wani kauyen Gaga da ke cikin kasar Jamhuriyyar Afrika ta tsakiya
Yara a wani kauyen Gaga da ke cikin kasar Jamhuriyyar Afrika ta tsakiya AFP Photo/Issouf Sanogo
Talla

Hukumar tace yawancin wadanda ke gujewa rikicin suna dauke ne da rauni kuma cikin mawuyacin hali.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.