Isa ga babban shafi
Guinea Bissau

Sai an shiga zagaye na biyu a zaben Guinea Bissau

Hukumar Zabe a kasar Guinea Bissau tace za’a gudanar da zaben shugaban kasar zagaye na biyu saboda rashin samun wanda ya samu rinjayen lashe zaben kai tsaye. Sakamakon da hukumar ta bayar ya nuna cewar, Jose Mario Vaz na Jam’iyar African Party shi ne akan gaba da kashi sama da 40 na kuri’un da aka kada, yayin da Nuno Gomez Nabiam ke bi masa kashi sama da 25.

Zabe a kasar Guinée-Bissau.
Zabe a kasar Guinée-Bissau. RFI/Carine Frenk
Talla

Hukumar zaben tace za’a gudanar da zaben ne a ranar 18 ga watan Mayu.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.