Nigeria
An kai hare-hare a birnin Maiduguri da ke Najeriya
Rahotanni daga jihar Borno a Tarayyar Najeriya na cewa an mai manyan hare-hare a wasu sassan birnin Maiduguri fadar gwamnatin jihar a wannan litinin, lamarin da ya sa aka kafa dokar hana fita dare da rana a a birnin.
Wallafawa ranar:
Talla
Wasu bayanai na cewa daga cikin bangarorin da aka kai wa harin sun hada bangaren sojan sama da ke birnin.
Har ila yau wasu shaidu na cewa an kona kadarori masu tarin yawa a harin na yau.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu