Isa ga babban shafi
Bankin Duniya

Bankin Duniya ya ce za a samu habakar tattalin arziki a wasu kasashen Afrika

Bankin Duniya ya ce za’a samu habakar sama da kashi 5 na tattalin arzikin kasashen Afrika dake Yankin Yamma da Sahara, sakamakon zuba jarin da ake samu daga kanfanoni da ‘yan kasuwa a shekara mai zuwa.

Shugaban Bankin Duniya, Jim Yong Kim
Shugaban Bankin Duniya, Jim Yong Kim Reuters/Stefan Wermuth
Talla

Bankin ya bayyana kasahsen da za su fi amfana da wannan cigaban da suka hada da Habasha, Ghana, Najeriya da Afrika ta kudu.

Bankin ya ce, samun shugabanci na gari zai taimaka wajen rage dimbin talaucin da ake fama da shi a yankin yanzu haka.

 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.