Isa ga babban shafi
Cote d'Ivoire

MDD ta nuna damuwarta kan harin da magoya bayan Gbagbo ke shirin kaiwa

Majalisar Dinkin Duniya ta bayyana damuwar ta kan shirin magoya bayan tsohon shugaban kasar Cote d’Ivoire, Laurent Gbagbo, na kaddamar da hare hare cikin kasar da taimakon ‘Yan tawayen Liberia.

'Yan sandan Cote d'Ivoire suna arangama da magoya bayan tsohon shugaba laurent Gbagbo a Abidjan
'Yan sandan Cote d'Ivoire suna arangama da magoya bayan tsohon shugaba laurent Gbagbo a Abidjan AFP PHOTO/ SIA KAMBOU
Talla

Magoya bayan tsohon shugaban sun dade suna ta da hankali, tun bayan da aka kauda shugaban nasu daga karagar mulki, abinda ya baiwa Alassane Ouattara da ya lashe zabe damar jagorancin kasar.

A ‘yan watannin nan an tura dakarun kasar tare da na Majalisar Dinkin Duniya zuwa kan iyaka bayan wasu hare hare da aka kai akan wasu kauyuka.
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.