Najeriya
Babu duriyar ma’aiktan man fetur tara da aka sace a Bayelsa
Wasu ‘Yan bindiga a Bayelsa, sun kama ma’aikatan wani kamfanin man fetur guda 9, tun ranar Alhamis, kuma ya zuwa yanzu ba’a san inda suke ba.
Wallafawa ranar:
Talla
Rahotanni sun ce, ana kyautata zaton wadanda suka kashe ‘Yan Sanda 13 suka sace ma’aikatan, sakamakon munanan hare haren da dakarun dake aikin samar da tsaro a Niger Delta suka kaddamar a Yankin.
Kama ma’aikatan kamfanoni dake hakar mai a yankin an Niger Delta ba wani sabon abu bane inda zai yi wuya a kwashe mako guda ba tare da an sace wani ba.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu