Afrika ta Tsakiya
‘Yan tawayen Afrika ta Tsakiya sun yi gargadin sake rungumar makamai
‘Yan Tawayen Janhuriyar Afrika ta Tsakiya, sun yi barazanar komawa sunkuru dan daukar makamai, inda suka zargi shugaba Francois Bozize da kin aiwatar da yarjejeniyar da suka kulla. ‘Yan Tawayen na zargin shugaban ne da kin sakin magoya bayansu da aka tsare a gidan yari, wanda hakan na cikin yarjejeniyar da suka kulla da shugaban.
Wallafawa ranar: