Isa ga babban shafi
Afrika ta Tsakiya

Jacob Zuma ya umurci tura dakaru 400 zuwa Janhuriyar Afrika ta Tsakiya

Gwamnatin Kasar Afrika ta kudu ta umurci tura sojojin ta 400 zuwa Janhuriyar Afrika ta Tsakiya, dan magance yunkurin ‘Yan Tawaye na kifar da gwamnati mai ci. 

Shugaban kasar Afrika ta Kudu, Jacob Zuma
Shugaban kasar Afrika ta Kudu, Jacob Zuma
Talla

Fadar shugaban kasa, Jacob Zuma, ta ce shugaban ya bada umurnin tura sojojin, dan taimakawa Gwamnatin shugaba Francois Bozize kamar yadda aka bukata.

Sanarwar ta ce, ana saran sojojin su taimaka wajen kwance damarar ‘Yan tawayen da kuma hada kan ‘Yan kasar.

 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.