Najeriya
Mutane Miliyan Biyu ambaliya ta raba da gidajensu a Najeriya, inji NEMA
Hukumar agajin gaggawa ta NEMA a Najeriya tace Sama da mutane Miliyan biyu ne ambaliyar ruwa ta raba da gidajensu tare da kashe mutane sama da 300. An bayyana Ambaliyar a matsayi annoba mafi muni da aka samu shekaru da dama da suka gabata a Najeriya musamman a kusa da kogin Niger.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar: