Isa ga babban shafi
Cote d'Ivoire-Mali

Magoya bayan Gbagbo sun musanta zargin alaka da mayakan Mali

Jam’iyyar Tsohon shugaban kasar Cote d’Ivoire Laurent Gbagbo, ta nisanta kanta daga zargin da ake wa magoya bayansu da ke gudun hijira akan sun kulla kawance da ‘Yan Tawayen Mali. Jam’iyar ta ce rahotan da masanan Majalisar Dinkin Duniya suka rubuta, wani yunkuri ne na bata musu suna, don biyan bukatar shugaba Alassane Ouattara.

Tsohon shugaban kasar Cote d'Ivoire Laurent Gbagbo, da ke fuskantar Shari'a a kotun ICC
Tsohon shugaban kasar Cote d'Ivoire Laurent Gbagbo, da ke fuskantar Shari'a a kotun ICC REUTERS/Luc Gnago/Files
Talla

Rahotan yace, an yi wata ganawa tsakanin wani magoyi bayan Gbagbo da wakilin Ansarudeen, wadanda ke rike da Arewacin Mali.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.