Isa ga babban shafi
Congo-Kinshasa

Kwararru daga Turai na Duba Zaben Janhuriyar Demokaradiyar Congo

Kwararru daga kasashen Turai na kasar janhuriyar Democradiyya ta Congo domin duba yiwuwar gyara game da zaben kasar na watan Nowamba na shekarar data gabata ta 2011.

Shugaban Joseph Kabila da madugun 'yan adawa Etienne Tshisekedi
Shugaban Joseph Kabila da madugun 'yan adawa Etienne Tshisekedi
Talla

Kwararrun daga cibiyar Bincike na Democradiyya, da Cibiyar lura da Harkan zabe dake Amurka, tun jiya suka isa kasar inda zasu gana da kungiyoyi da dama.

Sakamakon zaben dai wanda ya baiwa Shugaba Joseph Kabila karin wa'adin zarcewa da mulkin na tsawon shekaru biyar, ya haifar da rudanin gaske cikin kasar, saboda zargin an tafka magudi, musamman daga shugaban 'yan adawan kasar Etienne Tshisekedi, wanda ya yi gaban kansa, ya rantsar da kansa a matsyain Shugaban kasa.
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.