Mali
An cafke wadanda suka yi garkuwa da Faransawa biyu a kasar Mali
Jami'an Tsaro a Bamako babban birnin kasar Mali, sun kama wasu mutane da ake zargi da hannu wajen garkuwa da wasu Faransawa biyu cikin watan jiya Nowamba.
Wallafawa ranar:
Talla
Wasu kafofin sirri sun fadi cewa mutanen da aka kama ne suka sace Faransawan a garin Hombori koda shike babu wasu bayanai game da yawan wadanda aka ko kuma yadda aka kama mutanen bisa wannan lamarin.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu