Isa ga babban shafi
Qatar

Qatar ta janye dakarunta a kasar Djibouti da Eritrea

Qatar ta sanar da janye dakarun ta da ke aikin samar da zaman lafiya akan iyakar kasar Djibouti da Eritrea.

Ministan harkokin wajen Qatar Mohammed bin Abdulrahman al-Thani
Ministan harkokin wajen Qatar Mohammed bin Abdulrahman al-Thani REUTERS/Maxim Shemetov
Talla

Ma’aikatar harkokin wajen kasar ta sanar da daukar matakin ba tare da bayyana dalilan janye sojojin ba.

Sanarwar ta ce Qatar zata ci gaba da zama ‘yar ba ruwan mu wajen sasanta rikicin da ke tsakanin ‘yan uwa da kuma kawayen ta.

Sai dai wasu bayanai sun ce matakin ya zo ne sakamakon goyan bayan Saudi Arabia da Djibouti ta yi a rikicin da suke yi yanzu haka.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.