Tambaya da Amsa
Matsayin sandar da ake ajiyewa a Majalisa yayin kafa dokoki
Wallafawa ranar:
Kunna - 20:11
Shirin Tambaya Da Amsa na wannan makon yayi karin haske akan tambayoyin da suka hada da neman sanin muhimmancin kasancewar sanda a majalisar tarayyar Najeriya, sai kuma neman sanin tarihin masarautar Gwandu da ke Najeriya.