Tambaya da Amsa
Tarihin Daular Borno da karin bayani kan yawan Sarakunanta
Wallafawa ranar:
Kunna - 19:34
Shirin Tambaya da Amsa na wannan makon, ya yi karin bayani kan tarihin masarautar Borno da tsirin mulkinta a nahiyar Afrika, da kuma yawan sarakunan da suka jagorance ta. Kamar yadda aka saba kuma shirin ya amsa wasu karin tambayoyin da masu sauraro suka aiko, ciki har da tarihin jihar Kano.