Ilimi Hasken Rayuwa
Kasuwar Laranto,kasuwar tukwane dake garin Jos a Filato
Wallafawa ranar:
Kunna - 10:21
A cikin shirin ilimi hasken rayuwa Bashir Ibrahim Idris ya samu isa kasuwar Laranto dake garin Jos na jihar Filato.Kasuwar da ake kera tukwane dama sayar da su.Bashir Ibrahim Idris ya samu ganawa da wasu daga cikin ma'aikantan dake sarrafa karfe,banda haka suna daga cikin wanda da ke taimakawa domin bunkasa tattalin arzikin kasar.