Isa ga babban shafi
Wasanni

Cancantar Mane ta lashe kyautar dan kwallon Afrika

Wallafawa ranar:

Shirin Duniyar Wasanni na wannan makon tare da Abdurrahman Gambo Ahmad ya tattauna ne kan cancantar Sadio Mane ta lashe kyautar gwarzon dan kwallon Afrika na 2019, inda ya doke Mohamed Salah da Riyad Mahrez.

Shugaban Hukumar Kwallon Kafa ta Afrika, Ahmad Ahmad da Sadio Mané na kasar Senegal.
Shugaban Hukumar Kwallon Kafa ta Afrika, Ahmad Ahmad da Sadio Mané na kasar Senegal. Khaled DESOUKI / AFP
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.