Wasanni
Yadda matasan Afrika suka karkata ga goyon bayan kungiyoyin kwallon kafa a Turai
Wallafawa ranar:
A cikin shirin 'Duniyar Wasanni' na wannan mako, Nura Ado Suleiman ya yi nazari kan yadda hankulan matasan Afrika suka karkata ga goyon bayan kungiyoyin kwallon kafa da ke Turai. A yi sauraro lafiya.
Talla
Yadda matasan Afrika suka karkata ga goyon bayan kungiyoyin kwallon kafa a Turai
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu