Wasanni
Pillars ta lashe kofin kalubalen Najeriya na farko cikin shekaru 66
Wallafawa ranar:
Kunna - 09:53
Shirin 'Duniyar Wasanni' na wannan lokacin ya maida hankali ne kan nasarar da kungiyar Kano Pillars daga birnin Kano a Tarayyar Najeriya ta samu, bayan da ta doke Niger Tornadoes a wasan karshe na cin kofin kalubale na Najeriya mai taken AITEO CUP da ya gudana a filin wasa na Ahamadu Bello dake jihar Kaduna, a Najeriya.