Isa ga babban shafi
Wasanni

Kasashen Afrika sun kammala wasannin neman cancantar zuwa gasar AFCON

Wallafawa ranar:

Shirin Duniyar Wasanni na wannan makon ya tattauna kan wasannin neman cancantar halartar gasar cin kofin kwallon kafa ta Nahiyar Afrika, wadda aka gama a ranar Lahadi, 24 ga watan Maris, 2019.

Kofin gasar kwallon kafa ta kasashen Nahiyar Afrika.
Kofin gasar kwallon kafa ta kasashen Nahiyar Afrika. SuperSport
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.