Isa ga babban shafi
Wasanni

Najeriya ta samu gurbi a Gasar Cin Kofin Afrika a Kamaru

Wallafawa ranar:

Shirin Duniyar Wasanni na wannan makon tare da Abdurrahman Gambo Ahmad ya tattauna ne kan nasarar da kasashen Najeriya da Morocco da Mali da Uganda suka samu ta samun gurbi a Gasar Cin Kofin Afrika da kasar Kamaru za ta karbi bakwanci a shekarar 2019.

Tawagar Kwallon Kafar Najeriya ta Super Eagles
Tawagar Kwallon Kafar Najeriya ta Super Eagles Reuters/Peter Cziborra
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.