Wasanni
Nazari kan sabbin fuskokin da suka bayyana a gasar cin kofin duniya ta 2018
Wallafawa ranar:
Kunna - 10:07
Shirin 'Duniyar Wasanni' na wannan lokaci, wanda AbduRahman Gambo Ahmad ya gabatar, ya tattauna da masana harkar wasannin kwallon kafa dangane da abubuwan ba zata da suka auku a gasar cin kofin duniya ta 2018, da aka kammala a Rasha.Shirin ya kuma tattauna kan wasu kura-kuran da aka samu yayin gudanar da gasar cin kofin duniyar.