Isa ga babban shafi
Wasanni

Hukumar FIFA ta yi gargadin dakatar da Najeriya daga harkokin wasanni

Wallafawa ranar:

Shirin 'Duniyar Wasanni' na wannan lokaci, ya tattauna kan rikicin shugabancin hukumar kula da kwallon kafa ta Najeriya NFF, wanda aka shafe tsawon lokaci ana takaddama akai. Tuni dai hukumar FIFA ta yi gargadin ladabtar da Najeriya, muddin ta gaza kawo karshen rikicin.

Hedikwatar hukumar kula da kwallon kafa ta duniya FIFA, a birnin Zurich da ke kasar Switzerland.
Hedikwatar hukumar kula da kwallon kafa ta duniya FIFA, a birnin Zurich da ke kasar Switzerland. REUTERS/Arnd Wiegmann/Files
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.