Wasanni
Hukumar FIFA ta yi gargadin dakatar da Najeriya daga harkokin wasanni
Wallafawa ranar:
Kunna - 09:39
Shirin 'Duniyar Wasanni' na wannan lokaci, ya tattauna kan rikicin shugabancin hukumar kula da kwallon kafa ta Najeriya NFF, wanda aka shafe tsawon lokaci ana takaddama akai. Tuni dai hukumar FIFA ta yi gargadin ladabtar da Najeriya, muddin ta gaza kawo karshen rikicin.