Isa ga babban shafi
Kwallon kafa

Dani Alves ya koma PSG

Paris Saint Germain ta gabatar da Dani Alves dan wasan Brazil da ta karbo daga Juventus inda ya sanya hannu kan yarjejeniyar shekaru biyu da kungiyar.

Paris Saint-Germain ta gabatar da Dani Alves
Paris Saint-Germain ta gabatar da Dani Alves Reuters
Talla

Dan wasan ya ce yana fatar kafa tarihi idan ya lashe kofin zakarun Turai da Paris Saint Germaine.

An yi zaton dan wasan zai koma Manchester City City domin sake haduwa da tsohon kocinsa Pep Guardiola da ya horar da shi a Barcelona.

Amma Alves ya yi watsi da bukatar bayan PSG ta taya shi fiye da kudaden da City ta ce zata bashi.

Dan wasan zai karbi kudi euro miliyan 14 a duk shekara.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.