Wasanni
Afrika ta kudu ta doke Najeriya a wasan shiga gasar cin kofin Afrika
Wallafawa ranar:
Kunna - 10:07
Shirin Duniyar Wasanni ya tattauna ne kan yadda Afrika ta kudu ta zo har gida ta doke Najeriya ci 2-0 a wasan neman shiga gasar cin kofin Afrika da suka fafata a Uyo.