Wasanni
'Yan wasan Arsenal na da rauni-Keane
A yayin da kungiyar kwallon kafa ta Mannchester United ke shirn kai ziyara filin wasa na Emirates domin fafatawa da Arsenal a ranar lahadi, tsohon Kyaften din Manchester United , Roy Keane ya caccaki Arsenal, inda ya ce 'yan wasanta suna da rauuni matuka.
Wallafawa ranar:
Talla
Kuma ya ce suna nana wadansu dabi’u dake bayyana cewa kamar basu da shugabanni.
Arsenal dai bata burge Keane ba a wasan da Olympiakos ta doke ta da ci 3-2 a ranar talata a gasar cin kofin zakarun Turai, lamarin dake barazana a gareta dangane da kaiwa ga gaci a gasar.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu