Kwallon Kafa
Yaya Toure zai fice City
Yaya Toure na Cote d’Ivoire ya ki amincewa ya fara tattaunawa da Manchester City game da makomarsa a kugniyar. Wakilin gwarzon dan wasan na Afrika Dimitri Seluk ya ce yana da tabbacin Yaya Toure zai fice Manchester City idan an kammala kaka duk da cewa kwangilar shi zata karo karshe ne a 2017.
Wallafawa ranar:
Talla
Toure dai ya bayyana damuwa akan yadda Manchester City ta ki taya shi murnar bikin haihuwarsa.
Rahotanni na cewa Inter Milan da PSG na cikin manyan kungiyoyin da ke neman dan wasan.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu