Isa ga babban shafi
CAF

Hukumar CAF za ta zabi gwarzon Afrika

Hukumar CAF da ke kula da kwallon kafa a Nahiyar za ta zabi gwarzon dan wasan Afrika tsakanin ‘Yan wasan Cote d’voire guda biyu Didier Drgba da Yaya Toure da kuma dan wasan Kamaru Alexendre Song.

Da kasar Kamaru Alexandre Song da 'Yan kasar Cote d'Ivoire Didier Drogba Yaya Touré wadanda tsakaninsu ne CAF za ta zabi gwarzon Afrika na bana
Da kasar Kamaru Alexandre Song da 'Yan kasar Cote d'Ivoire Didier Drogba Yaya Touré wadanda tsakaninsu ne CAF za ta zabi gwarzon Afrika na bana Reuters / Gea / Ebenbichler / Noble - Montage RFI
Talla

Drogba dai shi ne ya taimakawa Chelsea lashe kofin zakarun Turai karo na farko yayin da kuma Yaya Toure mai rike da kambun ya lashe kofin Premier a Manchester City.

Wannan ne kuma karon farko da hukumar CAF ta zabi Alex Song domin ba shi kyautar bisa irin rawar da ya taka a Arsenal kafin ya koma taka kwallo a Barcelona.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.