Kwallon kafa
Equatorial Guinea ta tsallake zuwa Quarter Final
Kasar Equatorial Guinea ta tsallake zuwa quarter final bayan ta doke Senegal ci 2-1 a gasar cin kofin Afrika. Yanzu haka kasar tana da yawan maki 6, a rukuninsu na A. wasa tsakanin Zambia da Libya an tashi ne ci 2-2.
Wallafawa ranar:
Talla
Sai dai an samu tsaiku kafin fara wasan saboda ruwan sama da aka tabka. Kuma ruwan saman ne yasa ‘yan wasan yin kwallo cikin ruwa da ya yi kwance a cikin fili.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu