Isa ga babban shafi
Mu Zagaya Duniya

Amnesty ta ce babu shaka Isra'ila ta aikata laifukan yaki a yankuna Falasdinawa

Wallafawa ranar:

Rahotan Amnesty International ya ce babu shaka Isra'ila ta aikata Laifukan yaki a yankuna Falasdinawa, ko menene dalilan fasa kwai da tsohon babban kwamanda askarawa Najeriya ya yi kan cewa Gwamnatin da ta shudi ta taka rawa wajen kasa murkushe ayyukan Boko Haram. wadanan da ma wasunsu shine shirin mu zagaya duniya a wannan makon ya mayar da hankali a kai tare da Umaymah Sani Abdulmumin........

FP PHOTO / MOHAMMED ABED
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.