Alhaji Sirajo Labbo Jankado Musawa kan matakin Macron na fara muhawarar watanni 3 da masu zanga-zanga
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:04
A kokarin kawo karshen zanga-zanga masu ruwan dorawar riga da ake kira da Yellow Vests a Faransa wadda ta shiga mako na goma, shugaban kasar Emmanuel Macron ya yi tayin fara muhawarar tsawon watanni uku don jin ra'ayoyin mutane.Macron ya fadi a jawabi ga mutan kasar cewa ba zai kauce daga manufofin yakin neman zaben sa ba. Shin ko matakan da Macron ya gabatar zai kawo karshen zanga-zangar. Tambayar ke nan da Garba Aliyu Zaria ya yi wa Alhaji Sirajo Labbo Jankado Musawa wanda shi ne Sarkin Hausawan Turai da ke zaune a Paris.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu