Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Dr Maina Bukar Kartey kan jawabin neman afuwar shugaba Macron ya gabatar

Wallafawa ranar:

Shugaban Faransa Emmanuel Macron ya baiwa al’ummar kasar hakuri kan wasu kalaman sa da yace sun harzuka jama’a zuwa yin zanga-zangar da aka samu a kasar. Shugaban ya kuma bayyana shirin karin albashi ga ma’aikata.

Shugaban Faransa Emmanuel Macron yayin gabatar da jawabin sauye-sauye ga tsarin kwadagon kasar.
Shugaban Faransa Emmanuel Macron yayin gabatar da jawabin sauye-sauye ga tsarin kwadagon kasar. Olivier MORIN / AFP
Talla

Wannan ya biyo bayan kazamar zanga zangar da aka kwashe kwanaki anayi wadda ta haifar da asarar dukiya da jiukkata jama’a.

Dangane da jawabin shugaban, Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da Dr Maina Bukar Kartey na Jami’ar Yammai, wanda yayi tsokaci kan jawabin na shugaba Macron.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.